07060840000 info@ibxclusive.com

facebook

Cover for IB Exclusive Media
5,533
IB Exclusive Media

IB Exclusive Media

🎥 IB Exclusive: Talk shows, interviews & cultural stories from Northern Nigeria.
🎯 Services: Videography, photography, event coverage, décor & more.
📩 DM to book or collaborate!
📞 07060840000
📩 IBexclusive01@gmail.com
🌍www.ibxclusive.com

3 days ago

IB Exclusive Media
CAF na binciken rashin ɗa’a a wasannin kwata-fainal na AFCON 2025 da suka shafi Nijeriya, Aljeriya, Kamaru da Maroko ... See MoreSee Less
View on Facebook

3 days ago

IB Exclusive Media
An jibge motocin yaƙi tare da tsaurara matakan jami'an tsaro a Gidan Gwamnatin Kano a ya yin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga Jam'iyyar NNPP zuwa Jam'iyyar APC. ... See MoreSee Less
View on Facebook

6 days ago

IB Exclusive Media
Kwalliyar dabanTakun dabanTafiyar daban Murmushin dabanKasaitar daban. Mai martaba sarkin Gamawa ke nan da kwalliyar Juma'a.Wani fata ku ke mishi..! ... See MoreSee Less
View on Facebook

3 weeks ago

IB Exclusive Media
MAMALLAKIN KAMFANIN ZAMANI TV ZAI ANGWANCE.Shugaban kamfanin Zamani TV, Mustapha Sulaiman Sufee, zai angwance da Maryam Ibrahim Bununu a ranar Asabar, 27 ga Disamba, 2025, da misalin karfe 3:00 na rana.Za a Daura Auren a Tudun Wada, bayan Ofishin ‘Yan Sanda, Bununu, Karamar Hukumar Tafawa Balewa, Jihar Bauchi.Allah ya kaimu ya kuma bada ikon halatta Ameen. ... See MoreSee Less
View on Facebook

4 weeks ago

IB Exclusive Media
"Dr Aminu Gamawa ne ya fi chanchanta ya zama Member House of Reps a Gamawa" - Cewar Mal Adamu Labour.Zaku samu cikkaken shirin a shafin myu na youtube youtube.com/@IBExclusive ranan 28/12/2055 da misalin qarfe 8:00pm na dare. ... See MoreSee Less
View on Facebook

4 weeks ago

IB Exclusive Media
Shugaba Tinubu zai gabatar da kasafin kudin Nijeriya na 2026 ga majalisar dokoki da misalin karfe 2 na ranar yau Juma'aMene ne fatanku? ... See MoreSee Less
View on Facebook

4 weeks ago

IB Exclusive Media
Kasance Mai yi wa Annabi salati Sallahu alaiyi wa sallam, salati domin dacewar da naka rabon.Ustaz Ibrahim M Wali ... See MoreSee Less
View on Facebook

4 weeks ago

IB Exclusive Media
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahaya Ibrahim Masussuka, ya yi kakkausar suka kan yadda ake yaudarar al’umma da abin da ya kira “bokanci na zamani da ake lullubewa da sunan Rukiya da addini.”Shehin malamin, wanda ya shahara wajen kira zuwa bin Alƙur’ani zalla, ya bayyana hakan yayin da yake bayani kan yadda wasu ke danganta cututtuka da matsalolin rayuwa da aljanu, ba tare da hujja daga Alƙur’ani ba.Sheikh Masussuka ya ce abin takaici ne yadda ake cewa mutum ya kamu da iska, sai a ce aljani ne ke magana ta bakinsa, alhali babu wata hujja tabbatacciya da ke nuna cewa mutum zai yi magana da aljani ana kuma ganinsa da ido ko daukar hotonsa.“Allah ya fada a cikin Alƙur’ani cewa shaidanu suna ganin mu, mu kuma ba mu ganinsu. To ta yaya za a ce an dauki hoton aljani, sai kaga suna saka musu manyan hakora, kunnuwa ko idanuwa?” in ji Shehin.Ya ce abin mamaki shi ne yadda wasu da ke ikirarin suna yaki da bokaye, suka rufe tsoffin shagunan tsibbu, amma suka bude sabbin shaguna da sunan addini, inda ake sayar da abubuwan da ba su da bambanci da bokanci.Sheikh Masussuka ya ce:“Za ka ga hayaki a shago, amma an rubuta Larabci a jiki, sai a ce Rukiya ce. Boka ma hayaki yake bayarwa, bambancin kawai shi ne an sa masa sunan addini.”Malamin ya kuma soki yadda ake yawan alakanta mata da matsalar aljanu, yana cewa mafi yawan wadanda ake ce wa suna da aljanu mata ne, alhali maza da mata duk suna zuwa asibiti idan rashin lafiya ta same su.Ya ce hakan yana janyo matsaloli a cikin aure, inda ake danganta rigingimu da aljanu maimakon a fuskanci gaskiyar matsalar.Sheikh Masussuka ya bayar da misali da wani aure da ya kusa rushewa sakamakon zargin aljanu, amma daga bisani aka gano cewa babu wata matsala ta aljani, illa son zuciya da halayyar dan Adam.“Da aka raba su, matar ta warke. Bayan an dawo da ita da sharadi, har sama da shekara goma, babu wata magana ta aljani da ta kara fitowa,” in ji shi.Shehin Malamin ya jaddada cewa yawancin wadannan abubuwa karya ... See MoreSee Less
View on Facebook

4 weeks ago

IB Exclusive Media
Magoya bayan Buhari za su ci gaba da faɗa wa Gwamnatin Tinubu gaskiya domin tabbatar da adalci - Alhassan Ado Doguwa ... See MoreSee Less
View on Facebook

4 weeks ago

IB Exclusive Media
Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban Mulkin Soja, Ibrahim Badamasi Babangida, a Gidansa dake Jihar Neja. ... See MoreSee Less
View on Facebook